Kasashen Waje

Kasashen Waje

Asian Cup: Mata za su yi alkalanci a Gasar Kofin Maza a Qatar

A karon farko, mata za su yi alkalanci a gasar maza ta Cin Kofin Nahiyar Asiya da za a gudanar a kasar Qatar a 2024

Dokar haramta wa dalibai sanya nikabi a Masar ta janyo ce-ce-kuce

Gwamnatin kasar Masar ta dage kan cewa haramta wa dalibai Musulmi sanya nikabi wata hanya ce ta rage tsattsauran ra’ayin addinin Islama

Mutanen da girgizar kasa ta yi wa ajali a Morocco sun zarta 2,800

Wannan ita ce girgizar kasa mafi muni da Morocco ta taba gani a tarihin ta.

Gwamnatin Sojin Nijar ta tsige shugaban ’yan sandan Yamai

Mahaman ya gargadi masu zaman dirshan a harabar sansanin sojan Faransa.

Ana fargabar ruwa da iska sun kashe mutum 2,000 a Libya

Gwamnatin Gabashin Libya, ta yi ikirarin cewa sama da mutum 2,000 sun rasu, wasu dubban kuma sun bace