Kasashen Waje

Kasashen Waje

Girgizar kasa: Ya rage na Morocco ta nemi taimakonmu —Faransa

Catherine Colonna na amsa tambayoyi kan dalilin da ya sa ba a saka Faransa cikin ƙasashen da ake kira da su taimaka ba.

Gizgizar Kasa: Adadin wadanda suka mutu a Morocco ya kai 2,500

Girgizar kasar ta kasance mafi muni a tarihin kasar.

Sojojin Sudan sun kashe mutum 40 suna tsaka da cin kasuwa a Khartoum

An kuma jikkata akalla mutum 70 yayin harin

Mutanen da suka rasu a girgizar kasar Maroko sun haura 2,000

Wannan ce girgiza mafi muni a tarihin kasar

Faransa na kokarin afka mana da yaki – Sojojin Nijar

Sojojin da ke mulkin Jamhuriyar Nijar sun zargi kasar Faransa da jibge dakaru da makamai a makwabtanta da niyyar afka mata da yaki. Dangantaka dai ta