Girgizar kasa: Morocco ta ayyana makokin kwana 3
Sarki Mohammed VI ya ba da umarnin kafa kwamitin ba da agaji da tallafi da kuma kulawa ga wadanda lamarin ya shafa
Kasashen Waje
Sarki Mohammed VI ya ba da umarnin kafa kwamitin ba da agaji da tallafi da kuma kulawa ga wadanda lamarin ya shafa
Janar Nguema ya kuma sha alwashin sauya kundin tsarin mulkin ƙasar.
Shugaba Xi da ya kaurace wa taron ya diga ayar tambaya kan muhimmancin kungiyar kasashen na G-20.
An ji karar girgizar kasar a Algeria da ke makwabtaka da Morocco.
Gwamnatin sojin Burkina Faso ta sanar da kame wasu sojoji kan yunkurin kifar da gwamnatin kyaftin Ibrahim Traore.