Kasashen Waje

Kasashen Waje

Jagoran yaki da zaluncin turawa a Afirka ta Kudu ya rasu

Shugaba a kabilar Zulu kuma jagoran yaki da wariyar launin fata a kasar Afirka ta Kudu, Mangosuthu Buthelezi, ya rasu yana da shekaru 95.

An kai harin kunar bakin wake a sansanin sojin Mali

Gwamnatin Mali ta ce an kai harin kunar bakin wake mai ban mamaki a sansanin sojinta a yankin Gao

Sojoji da fasinjoji 64 sun mutu a harin ta’addanci a Mali

Wasu hare-hare da aka kai wa wani sansanin soji da kuma wani jirgin ruwan fasinjoji sun hallaka sojoji da fararen hula 64 a Mali.

Kotun Kolin Faransa ta goyi bayan hana dalibai mata sanya abaya

Dokar gwamnatin Faransa ta haramta wa mata Musulmi sanya hijabi ko abaya a manyan makarantu 

Jiragen sojin Mali sun ragargaji ’yan ta’adda

Jiragen sojin Mali sun ragargaji ’yan ta’adda a arewacin kasar