Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ba za mu taɓa daina ƙera makaman nukiliya ba — Kim Jong Un

An sake zaɓen Kim Jong Un a matsayin shugaban Hukumar Kula da Harkokin Ƙasa.

Iran tana da rumbun makamai masu linzami da ta ɓoye a ƙarƙashin ƙasa

Wannan saƙo ga duniya domin nuna cewa Iran na da isassun makamai da za ta iya kare kanta ko mayar da martani cikin gaggawa.

Iran ta ƙaryata iƙirarin Trump kan tattaunawa domin tsagaita wuta

Tehran ta ce iƙirarin wani yunƙuri ne na sauko da farashin makamashi a kasuwannin duniya.

Harin asibiti ya yi ajalin mutum 64 a Sudan — WHO

WHO ta ce ƙananan yara 13 suna cikin mutum aƙalla 64 da aka kashe a hari ta sama da aka kai wani asibiti a Sudan.

Iraniyawa sun gudanar da sallar Idi duk da yaƙi ya tsananta a Gabas ta Tsakiya

A bisa al’ada, jagoran addini na ƙasar ne ke jagorantar sallar Idi, amma sabon jagoran Iran, Mojtaba Khamenei, bai halarci sallar ba.