Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ba za mu janye dokar hana dalibai mata sanya abaya a makarantu ba — Faransa

Makarantun kasarmu babu ruwansu da addini.

’Yan kasuwa sun fara yajin aiki kan karin kudin mai a Pakistan

’Yan kasuwa sun fara yajin aiki sakamakon karin kudin man fetur da wutar lantarki da na haraji a kasar Pakistan da ke fama da hauhawar farashin kayayy

Kagame na Rwanda ya yiwa manyan sojojin kasar 83 ritayar dole

Sa’o’i kalilan bayan juyin mulkin soji a Gabon, shugaba Paul Kagame na Rwanda ya tilasta ritaya ga wasu manyan hafsoshin sojin kasarsa.

Paul Biya ya sauya jami’an tsaron fadar shi bayan juyin mulkin Gabon

Dai dai lokacin da juyin mulkin Soji ke ci gaba da bazuwa a kasashen Afrika, rahotanni daga Kamaru na cewa shugaban kasar Paul Biya ya yi garambawul g

Mutanen da Gobara ta kashe a Afirka ta Kudu sun haura 70

Mutum 64 ciki har da kananan yara sun mutu a gobarar da ta tashi a wani bene a birnin Johannesburg na kasar Afirka ta Kudu a safiyar Alhamis.