Kasashen Waje

Kasashen Waje

Brice Nguema: Wane ne sabon shugaban mulkin sojin Gabon?

Masu juyin mulkin Gabon sun bukaci kafofin yada labaran Faransa su dawo kasar bayan tsohuwar gwamnati ta kore su

Sojoji sun kama dan hambararren Shugaban Gabon kan zargin cin amanar kasa

Sojojin sun tsare shugaban kasar tare da wasu hadimansa tun bayan da suka hambarar da gwamnatinsa.

Juyin mulki 9 cikin shekaru 3 a Afirka

A shekara guda an yi juyin mulki uku; mutum guda ya jagoranci biyu wata 9 a Mali; a Burkina Faso sojoji sun yi wa juna juyin mulki cikin a wata tara.

Algeria ta yi tayin samar da gwamnatin rikon kwarya ta watanni 6 a Nijar

Kasar Algeria ta kaddamar da shirin sasanta rikicin siyasar Nijar sakamakon juyin mulkin da sojoji suka yi, inda take bukatar samar da gwamnatin rikon

An kori Ministar Harkokin Wajen Libya kan tattaunawa da Isra’ila

Ministar da aka kora ta tsere daga Libya bayan tattaunawarta da takwararta ta Isra’ila ya jawo bore a kasar.