Nijar ta yanke wa ofishin jakadancin Faransa ruwa da wuta
Matakin na zuwa ne bayan cikar wa’adin korar jakadan kasar a Yamai
Kasashen Waje
Matakin na zuwa ne bayan cikar wa’adin korar jakadan kasar a Yamai
Nuna wariyar launin fata ne ya tunzura wannan harbin, kuma ya tsani bakaken mutane.
Ta tabbatar da bai wa Jakadan Jamus wa’adin sa’o’i 48 ya kama gabansa.
Faransa ta ce jakadanta da gwamnatin sojin Nijar ta kora ba zai matsa ko’ina ba.
Gwamnatin sojin Nijar ta ba wa jakadan Faransa wa’adin awa 48 ya fice daga kasar