Kasashen Waje

Kasashen Waje

Kotun Amurka ta samu Trump da laifin tayar da rikicin zabe

Sai dai Trump ya yi watsi da hukuncin

Gwamnatin sojin Nijar ta janye jakadan kasar a Ivory Coast

Sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar sun janye jakadan kasarsu a Ivory Coast saboda kalaman goyon bayan kai wa Nijar hari

Taliban ta yi bikin shekara 2 da sake kwace Afghanistan

Gwamnatin Taliban na bikin cika shekara biyu da sake karbe iko a kasar Afghanista.

Shirin gurfanar da Bazoum a Nijar ya fusata Amurka

Amurka ta ce shirin sojojin na gurfanar da Bazoum zai rura wutar fargabar da ake ciki

Sojojin Nijar Za Su Gurfanar Da Bazoum Kan Zargin Cin Amanar Ƙasa

Gwamnatin sojin Nijar ta sha alwashin gurfanar da Bazoum kan cin amanar ƙasa da kuma zagon ƙasa ga sha’anin tsaro