An kashe sojojin Nijar 6 da ’yan ta’adda 10 a Tillaberi
Sojojin Nijar sun hallaka masu iƙirarin jihadi 10 a garin Sanam da ke yanki Tillaberi
Kasashen Waje
Sojojin Nijar sun hallaka masu iƙirarin jihadi 10 a garin Sanam da ke yanki Tillaberi
Mun amince mu tattauna kuma shugaban kasarmu ya yarda a yi sulhu.
Amurka a ko da yaushe na cikin shirin ci gaba da zama babbar kawa ga Nijar don ci gaban kasar da yankin Sahel.
Al’ummar Nijar sun yi zanga-zangar adawa da shirin ECOWAS na amfani da ƙarfin soji a kasarsu
Har yanzu Rasha dai ba ta fito karara ta goyi bayan juyin mulkin na Nijar ba.