Kasashen Waje

Kasashen Waje

An kashe sojojin Nijar 6 da ’yan ta’adda 10 a Tillaberi

Sojojin Nijar sun hallaka masu iƙirarin jihadi 10 a garin Sanam da ke yanki Tillaberi

Juyin Mulki: Mun shirya yin sulhu da ECOWAS — Sojin Nijar

Mun amince mu tattauna kuma shugaban kasarmu ya yarda a yi sulhu.

Amurka ta gana da tsohon Shugaban Nijar Mohamadu Issoufou

Amurka a ko da yaushe na cikin shirin ci gaba da zama babbar kawa ga Nijar don ci gaban kasar da yankin Sahel.

An dage taron Manyan Hafsoshin Tsaron ECOWAS kan matakin soji a Nijar

Al’ummar Nijar sun yi zanga-zangar adawa da shirin ECOWAS na amfani da ƙarfin soji a kasarsu

Rasha ta gargadi ECOWAS kan daukar matakin soji a Nijar

Har yanzu Rasha dai ba ta fito karara ta goyi bayan juyin mulkin na Nijar ba.