Kasashen Waje

Kasashen Waje

Masu aikin shara sun ci Naira tiriliyan daya a caca

Sun ce rashin kuɗi ne ma ya sa sai da suka yi karo-karo kafin sayen tikitin shigarta

An maka ECOWAS a kotu kan shirin yaki a Nijar

Wata kungiyar kare hakkin dan Adam ta je kotu neman umarnin dakatar da shirin ECOWAS na yakar gwamnatin sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar

An rataye masu fyaɗe 5 a Iran

Iran ta rataye wasu mutane biyar da kotu ta samu da laifin aikata fyaɗe.

Gwamnati ta rushe gidajen Musulmai sama da 300 a Indiya

Sai dai gwamnatin ta ce ta rushe gidajen ne sakamakon ginin da aka yi a filayen jama’a.

Amurka ta gana da sojojin da suka yi wa Bazoum juyin mulki a Nijar

Abu ne mai wahala a samu mafita. Sun yi tsayin-daka game da manufarsu.