Kasashen Waje

Kasashen Waje

Nijar: Rugugin harbi ya tayar da ’yan Burkina Faso da tsakar dare

Wata 10 ke nan da sojoji suka suka yi juyin mulki na biyu a Burkina Faso, wadda ita da takwararta Mali da ke hannun sojoji, suke goyon bayan juyin mul

Mun yanke duk wata alaka ta tsaro da Nijar — Tarayyar Turai

Mun dakatar da duk wani tallafi na kudi da muke bai wa Nijar.

Sojojin da suka yi juyin mulki a Nijar sun bukaci taimakon Rasha

Hakan na zuwa ne yayin da ECOWAS ta ce za ta tura dakarunta kasar

Juyin Mulki: Faransa ta dakatar da tallafin da take bai wa Nijar

Kungiyar Kasashen Afirka ta ba sojojin wa’adin kwana 15 su koma bariki.

AU ta bai wa sojoji wa’adin dawo da tsarin mulki a Nijar

Amurka za ta ci gaba da bai wa Mohamed Bazoum taimako marar iyaka.