Kasashen Waje

Kasashen Waje

Sojojin Nijar sun fatattaki magoya bayan Bazoum daga kofar fadar Shugaban Kasa

Dakarun sojin kasar sun tsare shugaba Bazoum a fadar shugaban kasar

’Yan majalisar Ghana sun amince a cire hukuncin kisa a kasar

Ghana, ita ce kasa ta 29 a nahiyar Afrika da ta soke hukuncin kisa.

Fadar Shugaban Nijar ta ce yunkurin juyin mulki ga Bazoum bai yi nasara ba

Har yanzu dai babu wata cikakkiyar sanarwa a kan batun

ECOWAS ba za ta lamunci juyin mulki a Nijar ba —Tinubu

Tinubu ya gargadi duk wani shiri na kokarin yin juyin mulki a Jamhuriyar Nijar.

Sojoji sun hana shiga da fita a fadar Shugaban Kasar Nijar

Nijar mai makwabtaka da Najeriya, ta yi fama da juyin mulki har sau hudu, kamar takwarorinta na yankin Sahel.