Isra’ila ta ce ta kashe manyan jami’an leƙen asirin Iran biyu a Tehran
Sojojin Isra’ila sun bayyana cewa mutanen da aka kashe sun haɗa da Abdollah Jalali-Nasab da kuma Amir Shariat.
Kasashen Waje
Sojojin Isra’ila sun bayyana cewa mutanen da aka kashe sun haɗa da Abdollah Jalali-Nasab da kuma Amir Shariat.
Kafafen yaɗa labarai na Oman sun ce a ranar Juma’a wasu jiragen marasa matuƙa sun kashe mutum biyu a arewacin ƙasar.
Kalaman na Trump sun zo ne kwanaki biyu kacal bayan ya shaida wa shugaban FIFA, Gianni Infantino cewa ’yan wasan Iran na maraba duk da yaƙin da ake yi
Isra’ila ta rufe dukkan wurare masu tsarki a tsohon birnin Kudus na Gabas saboda dalilai na tsaro, bayan da ta ƙaddamar da hare-haren sama tare
Isra’ila ta ce tana son kawar da barazanar da Iran ke yi mata ta tsawon lokaci.