Kasashen Waje

Kasashen Waje

Zan karfafa dangantakar diflomasiyya da sauran kasashen duniya —Erdogan

Shugabannin kasashen duniya akalla 21, da firaminista 13 ne suka halarci rantsar da Erdogan a birnin Ankara.

Hatsarin jirgin kasa ya kashe kusan mutum 300 a Indiya

An yi ammana hadarin shi ne mafi muni tun daga shekarun 1990.

An hana amfani da Facebook da WhatsApp saboda daure Ousmane Sonko a Senegal

An same Sanko da laifin nuna rashin da’a, amma an wanke shi daga zargin aikata fyade.

Mutum 10 sun mutu a wata arangama da ’yan sanda a Mexico

Kasar ta yi kaurin suna wajen safarar miyagun kwayoyi da kuma aikata manyan laifuka.

Libya ta yanke wa mayakan IS 23 hukuncin kisa

Kotun Daukaka Kara a kasar Libiya ta yanke hukuncin kisa a kan wasu ’yan kungiyar IS mutum 23 bisa kama su da laifi kaddamar da wasu munanan hare-hare