Kasashen Waje

Kasashen Waje

Kotu ta bayar da belin da tsohon Firaministan Pakistan Imran Khan

Magoya bayan nasa da dama na kallo kamen a matsayin cinne na siyasa.

Yakin Sudan: Sojoji da ’yan tawaye za su koma teburin sulhu a Saudiyya

Za su koma tattaunawar ne bayan barkewar yaki tsakaninsu duk da yarjejeniyar da suka sanya hannu na kare fararen hula da ayyukan jin kai

Rikicin Sudan: Abu 7 da aka cimma yarjejeniya a kansu

Sai dai ba cimma matsaya ta karshe ba kan rikicin ba a tattauanwar da kasashen Saudiyya da Amurka suka shiga tsakani ba

Rikicin Pakistan: An kama kusoshin jam’iyyar Imran Khan

Gwamnati ta tura sojoji don murkushe tarzomar da ta barke sakamakon kama Khan kwanaki uku da suka gabata

Yadda aka kama miyagun kwayoyi miliyan 8.2 a Saudiyya

Hukumomin Saudiyya sun kama miyagun kwayayoyi sama da miliyan takwas da aka yi fasa-kwaurinsu zuwa kasar a lokaci guda.