Kotu ta samu Donald Trump da laifin cin zarafin mace
Trump dai ya ce shari’ar bita da kullin siyasa ce, yana mai cewa sam bai san matar ba.
Kasashen Waje
Trump dai ya ce shari’ar bita da kullin siyasa ce, yana mai cewa sam bai san matar ba.
Gwamnatin kasar Pakistan ta gurfanar da tsohon Fira Minista Imran Khan bisa zargin sayar da kyaututtukan gwamnati ba bisa ka’ida ba
An zartar wa wani mutum hukuncin kisa a kasar Saudiyya ranar Talata saboda kai wa wani dan sanda hari tare da ba da mafaka ga wanda ake nema
Sudan dai ta fada cikin rudani tun bayan da rikicin mulki ya barke tsakanin janar-janar din soji.
A watan Afrilun bara aka hambarar da Imran Khan daga mulki.