Kasashen Waje

Kasashen Waje

Birtaniya ta daure Ekweremadu da matarsa shekara 10 a gidan yari

Kotun ta daure ma’auratan da kuma likitansu kan laifin safarar sassan jikin dan Adam

’Yan Najeriya da ke Port Sudan na hanyar dawowa gida

jirgin da zai dauko su ya riga ya sauka, har an kwashi wasu daga cikinsu filin jirgin domin su fara hawa.

An kai wa Ofishin Jakadancin Saudiyya hari a Sudan

Maharan sun kwace wasu daga cikin kadarorin ma’aikatar.

Jirage sun kai hari kan fadar Shugaban Kasar Rasha

Fadar Kremlin ta ce Rasha na da hakkin daukar fansa, amma Ukraine ta nesnta kanta da harin.

’Yan Najeriya 350 da suka makale a Sudan sun hau jirgi zuwa gida

’Yan Najeriya kimanin 350 sun isa filin jirgi da ke Aswan a kasar Masar da misalin karfe 9.30 na safe.