Kasashen Waje

Kasashen Waje

Daliban Najeriya da suka isa Port Sudan za su iya hawa jirgin sama

’Yan Najeriya da suka makale sun shiga kasar Masar, wadanda suka je Port Sudan sun samu masauki, amma babu tabbacin yadda za a kwaso su

Za a tsagaita wuta ta kwanaki 7 a rikicin Sudan

Akalla fararen hula dubu dari biyar rikicin ya daidaita.

Fiye da mutum dubu 800 za su tsere daga Sudan —MDD

Ya zuwa yanzu mutane dubu 73 ne suka rankaya kasashen da ke makwaftaka da Sudan.

Bafalasdinen da ya shiga yajin cin abinci ya mutu a gidan kaso a Isra’ila

Isra’ila ta tsare Adnan har sau 12, inda ya shafe kusan shekaru takwas a kurkuku.

Motar kwashe ’yan Najeriya ta yi gobara a hanyar Port Sudan

Daya daga cikin motocin da suka kwashe ’yan Najeriya daga Khartoum, ta kama da wuta a hanyarta ta kai su Port Sudan