Daliban Najeriya da suka isa Port Sudan za su iya hawa jirgin sama
’Yan Najeriya da suka makale sun shiga kasar Masar, wadanda suka je Port Sudan sun samu masauki, amma babu tabbacin yadda za a kwaso su
Kasashen Waje
’Yan Najeriya da suka makale sun shiga kasar Masar, wadanda suka je Port Sudan sun samu masauki, amma babu tabbacin yadda za a kwaso su
Akalla fararen hula dubu dari biyar rikicin ya daidaita.
Ya zuwa yanzu mutane dubu 73 ne suka rankaya kasashen da ke makwaftaka da Sudan.
Isra’ila ta tsare Adnan har sau 12, inda ya shafe kusan shekaru takwas a kurkuku.
Daya daga cikin motocin da suka kwashe ’yan Najeriya daga Khartoum, ta kama da wuta a hanyarta ta kai su Port Sudan