Iyayen daliban Najeriya na tunanin mayar da su Port Sudan bayan Masar ta rufe iyakarta
Kwana uku da isar daliban kan iyaka, amma gwamnatin Masar ta hana su shiga cikin kasarta.
Kasashen Waje
Kwana uku da isar daliban kan iyaka, amma gwamnatin Masar ta hana su shiga cikin kasarta.
Iyayen rukunin farko na daliban Najeriya da aka kwashe daga Sudan sun ce koka cewa yanzu kwana uku amma ’ya’yan nasu ba su shiga kasar Masar ba.
Fadan safiyar Asabar na zuwa ne a yayin da Najeriya ke kokarin kwashe sauran ’yan Najeriya da suka rage a Khartoum.
Matar ta shaida musu cewa ta dafa kan dan nata ta ci ne saboda “tana so ya kasance tare da ita har abada.”
Sai da mutumin da ke cikin mota ya kade wasu mutum biyu da ke tafiya, ciki har da malamin, sannan ya fito da wuka ya caka wa malamin.