Kasashen Waje

Kasashen Waje

Za a ci gaba da kwaso ’yan Najeriya daga Sudan bayan tsaikon kwana 2

An yi alkawarin yau Asabar Za a bar wadanda suka makale a iyakar Sudan da Masar su wuce zuwa birnin Alkahira

Sabon harin Rasha ya kashe mutum 18 a Ukraine

Akalla mutum 18 sun mutu wasu da dama sun jikkata bayan Rasha ta yi ruwan rokoki a kan wasu biranen kasar Ukarine.

An harbi jirgin da ya je kwashe ’yan Turkiyya a Sudan

An harbi jirgin kasar Turkiyya da ya je kwashe ’yan kasar da suka makale a Sudan bayan bangarorin da ke yakar juna sun amince su kara tsagaita wuta na

’Yan Najeriya da suka je Umara sun makale saboda rikicin Sudan

Yawancin wadanda abin ya shafa sun tafi Umara ne daga Kano a jiragen kasar Sudan

Saudiyya ta kwashe ’yan Najeriya da suka makale a Sudan zuwa kasarta

Najeriya ta dauki hayar manyan bas 40 don kwashe ’yan Najeriya zuwa kan iyakar Sudan da Masar