Kasashen Waje

Kasashen Waje

Kasashen Yamma sun fara fitar da jam’ian diflomasiyya daga Sudan

Saudiyya da wasu kasashen Yamma sun soma rige-rigen debe jami’an diflomasiyyarsu.

Al-Qaeda ta dauki alhakin kashe Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnatin Mali

Al-Qaeda ta kuma yi ikirarin yin garkuwa da mutane biyu.

Rikicin Sudan: Fada ya barke bayan sanarwar tsagaita wuta

An ci gaba da luguden wuta a birnin Khartoum sa’o’i kadan bayan sojoji da ‘yan tawayen kasar sun amince su tsagaita wuta domin bikin

An kashe Shugaban Ma’aikatan Fadar Shugaban Kasa a Mali

Lamarin ya faru ne a kauyen Nara da ke lardin Koulikoro da ke Kudu maso Yammacin kasar.

Matashin da ya je Masallacin Kudus a kafa daga Faransa

Masallacin Kudus shi ne na uku wajen falala a addinin Musulunci