Kasashen Waje

Kasashen Waje

Harin kunar bakin wake ya kashe ’yan sanda 9 a Pakistan

Kawo yanzu babu wata kungiya da ta dauki alhakin kai harin.

Wata 1 bayan girgizar kasar da ta ci rayuka 50,000 a Turkiyya

’Yan kasar Turkiyya 45,968 da ’yan kasar Siriya 4,267 da ke gudun hijira a Turkiyya ne suka rasu a girgizar kasar

Mutum 36 sun mutu a hadarin jirgin kasa a Girka

Ministan Sufurin kasar, Kostas Karamanlis ya yi murabus.

Emmanuel Macron zai yi ziyarar kwanaki 5 a Afirka

Shugaban zai yi ziyarar kwanaki biyar a Afrika.

Zanga-zangar adawa da gwamnati ta tsananta a Sudan

Daya daga masu boren ya riga mu gidan gaskiya.