Kasashen Waje

Kasashen Waje

Isra’ila ta kashe Falasdinawa 11 ta harbi wasu 80

Falasdinawa 11 sun rasu, wasu 80 sun samu raunukan harbi a wani harin sojojin Isra’ila a Gabar Yammacin Kogin Jordan.

Ana bikin zagayowar ranar kafa kasar Saudiyya

Wannan shi ne karo na biyi da ake gudanar da wannan biki

Batanci ga Annabi: Iran ta karrama matashin da ya kai wa Salman Rushdie hari

An karrama matashin ne saboda bajintar da ya nuna wajen neman ran marubucin da ya yi batanci ga Manzon Allah (SAW)

Guguwa ta kashe mutum 11, ta batar da 6,400 a New Zealand

Akwai yiwuwar samun karin mutanen da suka mutu.

Matsalar tsaro ta hana Firaiminista kai ziyara a Mali

Firaiministan Mali, Choguel Kokalla Maiga ya dakatar da ziyarar sa a yankin Arewacin kasar sakamakon barazanar matsalolin tsaro. Maiga mai shekaru 64