Girgizar kasa ta yi ajalin fiye da mutum 240 a Turkiyya da Syria
Girgizar kasar mai karfin maki 7.8 ta afka wa yankunan da ke iyakar kasashen biyu.
Kasashen Waje
Girgizar kasar mai karfin maki 7.8 ta afka wa yankunan da ke iyakar kasashen biyu.
Lamarin ya sake farfado da zaman dar-dar a tsakanin kasashen biyu.
Musharraf da ke gudun neman mafakar siyasa a Dubai ya rasu ne a ranar Lahadi a wani asibitin, yana da shekara 79.
Ana zarginsa da furta wasu kalamai a kan tsohon Shugaban Kasar, Asif Ali Zardari
Daya daga cikin malaman namiji ne sauran kuma mata