Kasashen Waje

Kasashen Waje

Saura kiris a saki sabuwar kira’ar Sudais

“Na gaba kadan za a sakki abon karatun Sheikh Sudais ta talabijin, rediyo da kuma intanet.”

Iran ta zargi Isra’ila da mai mata hari

Iran ta zargi Isra’ila da kai mata hari da jirage marasa matuka a wata masana’antar soji.

Harin Masallaci: ‘Dan sanda’ ne ya kashe mutum 101 da bom a Pakistan

An gano dan kunar bakin waken da ya kashe mutum 101 a harin bom a masallacin hedikwatar ’yan sanda a kasar Pakistan yana sanye ne da kayan ’yan sanda.

’Yan ta’adda sun kashe sojoji 11 a Syria

Sojoji 11 ne suka rasa rayukansu a hare-haren kungiyar ’yan ta’addan Tahri al-shamam kan yankin Arewa maso yammacin Syria ranar Laraba. Kungiyar kare

Mutum 22 sun kone kurmus a hatsarin mota a Jamhuriyar Benin

Fasinjoji da dama sun jikkata bayan motar ta kama da wuta.