Kasashen Waje

Kasashen Waje

Chadi ta kame sojojin da suka yi yunkurin juyin mulki

Chadi ta ce manyan sojojin 11 da kuma wani fitaccen mai rajin kare hakkin dan Adam ne suka kitsa juyin mulkin.

Mun gano wadannin macizai a dajin Ecuador —Masana

Tsawon nau’in wadannin macizan sanitimita 20 (kimanin inci bakwai)

Hajji: An fara rajistar maniyyatan 2023 a Saudiyya

Saudiyya ta lashe amanta kan yin riga-kafin COVID-19 ga maniyyata aikin Hajjin 2023

An binne Fafaroma Benedict XVI a Birnin Vatican

Za a rika tunawa da shi a matsayin wanda ya taba ajiye mukaminsa cikin sama da shekaru 600

Isra’ila ta saki Bafalasdinen da ya shekara 40 a kurkukunta

An daure Karim Younis sakamakon kashe sojan Isra’ila a 1983.