Kasashen Waje

Kasashen Waje

Isra’ila ta kashe Falasdinawa 2 a gabar Kogin Jordan

Isra’ila ta ce wadanda aka kashen suna da hannu a musayar wutar da aka yi a kusa da Gilboa.

Bom ya tashi a sansanin sojin Afghanistan

Ba a tantance adadin sojojin da tashin bom din ya ritsa da su ba.

Sabuwar Shekara: Mun cafke jiragen Rasha 12 —Ukraine

Duk da haka sojojin na Ukraine sun taya dakarunsu murnar shiga sabuwar shekara.

Mutum 9 sun mutu a turmutsitsin murnar Sabuwar Shekara a Uganda

’Yan sanda sun ce sakaci na daga dalilan da suka haifar da iftila’in.

Nijar ta wajabta wa ’yan Najeriya biyan harajin N700,000

Dokar za ta yi aiki ne a kan duk wani tasi da ke dauke da lambar Najeriya a kasar.