Kasashen Waje

Kasashen Waje

Shugaban Afirka ta Kudu ya kubuta daga yunkurin tsige shi

An zargi Shugaba Ramaphosa da boye tsabar kudi akalla $580,000 a wata gonarsa ba tare da ya sanar da ‘yan san komai ba.

IMF ya amince ya ba kasar Ghana rancen $3bn

Ana sa ran kudaden su taimaka wajen farfado da tattalin arzikin kasar

Ana shirin tsige shugaban Kasar Afrika ta Kudu

Ana zargin shugaban da yin sama da fadi da wasu maduden miliyoyi.

Iran ta rataye mutum na 2 kan zanga-zangar kin jinin gwamnati

Mutum na biyu ke nan da aka zartar wa hukuncin kisa bayan barkewar zanga-zangar kin jinin gwamnatin Musuluncin Iran

Ya kamata Najeriya ta binciki zargin da ake yi wa sojojinta kan zubar da ciki – Guterres

MDD ta ce ya kamata Najeriya ta duba zarge-zargen