Kasashen Waje

Kasashen Waje

An yi garkuwa da limamin coci a Mali

An dora zargi kan kungiyar IS mai tarihin garkuwa da ’yan kasashen waje don samun kudin fansa.

Kotu ta ba da umarnin mayar da Jacob Zuma gidan yari

Sai dai babu tabbas kan ko zai kwashe wani lokaci a gidan yarin.

Girgizar kasa ta kashe mutum 56 a Indonesia

Girgizar kasa mai karfin maki 5.6 a ma’auninta ta afku ne a tsibirin Java na kasar Indonesia.

Qatar 2022: ’Yan wasan Iran sun goyi bayan zanga-zangar kin jinin gwamnati

Kyaftin din kungiyar kwallon kafa ta kasar Iran, Ehsan Hajsafi, ya bayyana goyon baya ga masu zanga-zangar adawa da gwamnatin kasarsa.

Elon Musk ya dawo wa Donald Trump shafinsa da Twitter ta dakatar a baya

A baya kamfanin ya dakatar da shafin bayan ya zargi Trum da tunzura jama’a