Kasashen Waje

Kasashen Waje

Zanga-zangar tsadar rayuwa ta ci rai a Albaniya

An yi dauki-ba-dadi tsakanin ’yan -sanda da masu zanga-zanga a ofishin Fira Minsitan Albaniya

Matasan Kwango 2,000 sun nuna sha’awar shiga soja don yakar ’yan tawaye

Matasan dai na son shiga soja ne don su yaki ‘yan tawaye

Kotu ta saki dukkan wadanda suka kashe tsohon Fira Ministan Indiya

An sake su ne bayan sun shafe sama da shekara 30 a tsare

Xi Jinping zai gana ido da ido da Biden a Indonesiya

Za su yi ganawa ta farko ta ido da ido tun bayan zaben Joe Biden.

Musulmi 82 sun lashe zabe majalisa a Amurka

Musulmi 82 sun yi nasara a zaben rabin zango na Majalisun dokokin kasar Amurka da aka gudanar ranar Latata.