Kasashen Waje

Kasashen Waje

Jiragen sama a faɗin duniya sun dakatar da zirga-zirga zuwa Gabas ta Tsakiya

Iran ta ƙaddamar da hare-haren ramuwar gayya game da hare-haren da Isra’ila da Amurka suka kai mata da safiyar yau.

Mutane 20 sun mutu bayan jirgin soji ɗauke da kuɗi ya faɗi a Bolivia

‘Yan sanda sun yi amfani da hayaƙi mai sa hawaye domin tarwatsa mutanen da suka daka wawa kan kuɗaɗen.

Amurka da Isra’ila sun kunna wutar da ba za su iya kashewa ba — Iran

Shugaba Donald Trump, ya ce sun kai harin ne domin kare muradun Amurka.

Amurka da Isra’ila sun ƙaddamar da sabbin hare-hare a Iran

Rahotanni daga Iran sun ce an ji ƙarar fashewar bama-bamai da dama a babban birnin ƙasar, Tehran, a ranar Asabar.

Yadda yaƙi ya ƙazanta tsakanin Pakistan da Afghanistan

Pakistan ta ce ta halaka dakarun Taliban kimanin 133, tare da jikkata wasu 200, sannan suka kama 9 daga cikinsu.