Jiragen sama a faɗin duniya sun dakatar da zirga-zirga zuwa Gabas ta Tsakiya
Iran ta ƙaddamar da hare-haren ramuwar gayya game da hare-haren da Isra’ila da Amurka suka kai mata da safiyar yau.
Kasashen Waje
Iran ta ƙaddamar da hare-haren ramuwar gayya game da hare-haren da Isra’ila da Amurka suka kai mata da safiyar yau.
‘Yan sanda sun yi amfani da hayaƙi mai sa hawaye domin tarwatsa mutanen da suka daka wawa kan kuɗaɗen.
Shugaba Donald Trump, ya ce sun kai harin ne domin kare muradun Amurka.
Rahotanni daga Iran sun ce an ji ƙarar fashewar bama-bamai da dama a babban birnin ƙasar, Tehran, a ranar Asabar.
Pakistan ta ce ta halaka dakarun Taliban kimanin 133, tare da jikkata wasu 200, sannan suka kama 9 daga cikinsu.