Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ambaliyar ruwa: Pakistan na fuskantar barazana a bangaren ilimi

Muna fargabar yara za su watsar da batun karatu su koma aikin karfi.

Sojojin Habasha sun kwace birnin yankin Tigray

Sojojin Habasha da Eritrea sun kwace birnin Shire mai matukar da ke yankin Tigray daga ’yan tawaye.

Raba mutum miliyan 100 da talauci zuwa 2025 abu ne mai yiwuwa —MDD

Majalisar Dinkin Duniya (MDD) ta ce fitar da mutum miliyan 100 a fadin duniya daga kangin talauci ya zuwa 2025 abu ne mai yiwuwa. MDD ta ce duk da bar

Bill Gates zai kai wa Afghanistan dauki don yakar cutar shan-inna

Tuni abokan huldar gidauniyar Bill & Melinda Gates suka gana da Taliban a Qatar

Jirage marasa matukan Rasha sun yi wa Ukraine ruwan bama-bamai

Rasha ta kaddamar da harin jirage marasa matuka a Kyiv, babban birnin kasar Ukraine a safiyar Litinin.