An ji ƙarar harbe-harbe a kusa da Fadar Shugaban Guinea
An fara jin harbe-harben ne da ƙarfe 9 na safiyar Talata, daga nan aka ci gaba da luguden wutar harsasai har tsawon sa’a guda.
Kasashen Waje
An fara jin harbe-harben ne da ƙarfe 9 na safiyar Talata, daga nan aka ci gaba da luguden wutar harsasai har tsawon sa’a guda.
Harin shi ne mafi muni a babban birnin Pakistan tun harin bom da ya lalata otel ɗin Marriott a 2008.
A shekarar 2024, gwamnatin Saudiyya ta ƙiyasta cewa akwai kusan raƙuma miliyan biyu da dubu dari biyu a ƙasar.
Wasu ’yan bindiga su kimanin mutum huɗu sun harbe shi ne a gidansa da ke birnin Zintan.
Mali na fama da matsalar tsaro tun 2012, sakamakon hare-haren ‘yan ta’adda masu alaƙa da Al-Qaeda da ISIS, da kuma ‘yan bindiga.