Kasashen Waje

Kasashen Waje

Rashin lafiya ne ya kashe Mahsa Amini, ba ’yan Hisbah ba —Iran

Gwamnatin Iran ta ce binciken da aka gudanar kan rasuwar Mahsa Amini a hannun jami’an Hisbah a kasar ya nuna a rashin lafiya ne ya yi sanadin mu

Dukan Musulmi a Indiya take ’yancin dan Adam ne —Amnesty

Wani bidiyo ya nuna yadda jami’ai suka yi ta runtuma wa wasu Musulmi sanda

Tsohon dan sanda ya kashe mutum 34 da iyalansa a Thailand

Akalla mutum 34 aka rawaito sun mutu sakamakon harin da wani tsohon jami’in dan sanda ya kai a wata cibiyar rainon kananan yara a kasar Thailand

Ana binciken kisan ma’aurata da jaririyarsu ’yar wata 8 a California

Jami’an tsaro a birnin California da ke Amurka, na binciken kan kisan wasu ma’aurata da jaririyarsu ‘yan watanni takwas. CNN ta ruwa

WHO ta soma bincike kan maganin Indiya da ya kashe yara 66 a Gambia

Akalla yara 28 suka mutu sakamakon ciwon koda.