Kasashen Waje

Kasashen Waje

An kashe mutum 11 a rikicin manoma da makiyaya a Chadi

An kashe mutane 11 a rikicin da ya barke tsakanin makiyaya da manoma a kasar Chadi ranar Juma’a.

Sojoji sun juyin mulki karo na biyu cikin watanni takwas a Burkina Faso

Sabuwar gwamnatin sojin ta dakatar da amfani da kundin tsarin mulkin kasar.

An shiga fargabar juyin mulki a Burkina Faso

Ilahirin gidajen talabijin da na rediyo basa aiki a sassan kasar.

Majalisar Dattawan Amurka ta amince a ba Ukraine tallafin Dala biliyan $12

Za a mika wa Joe Biden dokar domi ya aiwatar da ita

Harin Rasha ya hallaka fararen hula 23 a Ukraine

Gwamnan Zaporizhzhia ne ya tabbatar da hakan ranar Juma’a