Kasashen Waje

Kasashen Waje

Rasha za ta bai wa Afghanistan man fetur da alkama na shekara 1

Rasha ta kulla wata yarjejeniyar bai wa gwamnatin Taliban a Afghanista man fetur da dizel da kuma alkama na tsawon shekara guda. A karkashin yarjejeni

‘Jamus ta fada matsin tattalin arziki’

Wani kwararre a Cibiyar Binciken Tattalin Arziki ta Jamus (DIW), Guido Baldi, ya ce cibiyar na ganin cewar kasar ta fada halin matsin tattalin arziki.

Sojin Isra’ila sun kashe Falasdinawa 4, sun jikkata sama da 40

Rahotanni sun ce Falasdinawa hudu ne aka kashe, wasu fiye da 40 kuma suka jikkata a wani samame da sojojin Isra’ila suka kai a sansanin ‘y

Yankunan Ukraine 4 sun zabi komawa karkashin Rasha

Mafi yawan kasashen duniya dai ba za su amince ba da sakamakon da ke zuwa bayan an ga jami’ai dauke da makamai sun bi gida-gida suna karbar kuri

Sarkin Saudiyya ya nada dansa a matsayin Fira Minista

Sarki Salman ya yi sauye-sauye a Majalisar Ministocinsa tare da nada dansa a Fira Minista, mukami da da bisa al’ada sarkin ne ke rikewa