Dan bindiga ya kashe mutum 13, ya jikkata 20 a makarantar firamare a Rasha
Wani dan bindiga ya harbe mutum 13 har lahira tare da jikkata wasu kusan 20 a wata makarantar firamre a kasar Rasha.
Kasashen Waje
Wani dan bindiga ya harbe mutum 13 har lahira tare da jikkata wasu kusan 20 a wata makarantar firamre a kasar Rasha.
Wannan ne karo na biyu da jirgin ka hatsari cikin wata biyu
Ana aikin ceto domin wanda suka bace sakamakon hatsarin a gabar Tekun Mediterranean da ke kasar Siriya Siriya
An dakatar da duk wani tallafin kudin da Guinea ta saba samu daga ECOWAS.
’Yan kasar China 23 sun bace bayan jirgin ruwan fasinja dauke da mutum 41 ya yi hatsari a kasar Kambodiya.