Kasashen Waje

Kasashen Waje

Dan bindiga ya kashe mutum 13, ya jikkata 20 a makarantar firamare a Rasha

Wani dan bindiga ya harbe mutum 13 har lahira tare da jikkata wasu kusan 20 a wata makarantar firamre a kasar Rasha.

Jirgin sojin Pakistan ya yi hatsari, ya kashe dukkan mutanen cikinsa

Wannan ne karo na biyu da jirgin ka hatsari cikin wata biyu

Bakin haure 76 sun rasu bayan kwalekwalensu ya yi hatsari

Ana aikin ceto domin wanda suka bace sakamakon hatsarin a gabar Tekun Mediterranean da ke kasar Siriya Siriya

ECOWAS ta kara wa Guinea takunkumi kan rashin mika wa farar hula mulki

An dakatar da duk wani tallafin kudin da Guinea ta saba samu daga ECOWAS.

Mutum 23 sun bace bayan nutsewar jirgin ruwa a Kambodiya

’Yan kasar China 23 sun bace bayan jirgin ruwan fasinja dauke da mutum 41 ya yi hatsari a kasar Kambodiya.