Fashewar wani abu ya yi sanadin mutuwar mutum ɗaya da jikkata wasu a kudancin Iran
Wannan dai na zuwa ne yayin da ake zaman ɗar-ɗar a Iran kan zargin yiwuwar Amurka na kai wa ƙasar hari.
Kasashen Waje
Wannan dai na zuwa ne yayin da ake zaman ɗar-ɗar a Iran kan zargin yiwuwar Amurka na kai wa ƙasar hari.
Gwamnatin ta ce matakin na daga cikin yunƙurin sake gina ƙasar.
A Fabrairun 2024, ECOWAS ta rage wasu daga cikin takunkuman, inda ta ɗage takunkumin mu’amalar kuɗi da cibiyoyinta.
Shi ne mutum na biyu da aka kashe a birnin tun lokacin da gwamnatin Trump ta ƙaddamar da wani yaƙi kan ’yan cirani.
Haka kuma, matsalar ta shafi intanet, inda rahotanni suka nuna raguwar sadarwa a faɗin birnin Nuuk.