Kasashen Waje

Kasashen Waje

Trump ya ƙaddamar da kwamitin tabbatar da zaman lafiya a duniya

Morocco ta zama ƙasa ta farko daga Afirka da ta amince da kwamitin, amma Faransa da Birtaniya sun nuna shakku.

Amurka ce kaɗai ke da ƙarfin tabbatar da tsaron Greenland — Trump

Trump ya yi kira da a gaggauta gudanar da taro kan niyyar ƙasarsa ta mayar da yankin Greenland ƙarƙashin ikonta.

Masu iƙirarin jihadi sun kashe fararen hula 31 a Nijar

Harin ya faru ne a ƙauyen Bosiye da ke Tillaberi — yankin da ake kira tri-border inda Nijar, Burkina Faso da Mali suka yi iyaka da juna.

Togo ta mayar da tsohon shugaban mulkin sojin Burkina Faso gida

Togo ta ce an amince da miƙa Damiba ne bayan Burkina Faso ta bayar da tabbacin kare lafiyarsa da yi masa shari’a ta adalci.

Arangamar sojoji da ’yan tawaye ta yi ajalin mutum 6 a Chadi

Rahotanni sun nuna cewa rundunar sojin na ƙara yawan jami’anta a yankin da ke iyaka da Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya.