Kasashen Waje

Kasashen Waje

Tsare Musulmi ’yan Uighur da China ke yi babban laifi ne —MDD

Ana zargin China da yi wa Musulmi ’yan kabilar Uighur kisan kare dangi

Habasha da Eritrea sun kaddamar da gagarumin hari kan ’yan tawayen Tigray

Kungiyar TPLF ta ce kasashen biyu sun kaddamar da gagarimin harin ne a ranar Alhamis.

An kashe likitan Birtaniya da ya je aikin ceto a Ukraine

Wani dan kasar Birtaniya da ya je Ukraine ba da gudmmawar ceto rayuwar mutanen da yakin kasar da Rasha ya rutsa da su mai suna Craig Mackintosh, ya mu

Musulunci ya bai wa mata damar samun ilimi da aiki —Taliban

Gwamnatin Taliban ta ce tana kokarin samar da ‘yanayi mai aminci’ ga ’yan mata a makarantu da wuraren aiki a kasar Afghaninstan

Kasashen Turai sun amince su haramta wa ’yan Rasha shiga kasashensu

An dauki matakin ne saboda yakin Ukraine