Yadda gobarar daji da fari ke neman durkusar da kasashen Turai
Tuni dai zirga-zirgar ababen hawa ta soma tafiyar hawainiya a Turai.
Kasashen Waje
Tuni dai zirga-zirgar ababen hawa ta soma tafiyar hawainiya a Turai.
Mutum 16 ne sun mutu, wasu 21 sun jikkata a hatsarin wata bas da wata motar daukar marasa lafiya da motar kashe gobara a kasar Turkiyya.
Yawan fararen hula da aka kashe a harin da mayakan Al-Shabaab suka kai wani otel a Mogadishu, babban binin kasar Somaliya ya karu zuwa 13.
Mayakan kungiyar Al-Shabaab sun hallaka fararen hula akalla takwas a wani otel da ke Mogadishu, babban birnin kasar Somaliya.
Matar ta nuna matukar kaduwarta da sakin mutanen