Kasashen Waje

Kasashen Waje

Zaben Kenya: Dan takara ya yi harbi da bindiga a rumfar zabe

Rahotanni daga kasar Kenya, wacce ta gudanar da zaben Shugaban Kasa ranar Talata na nuna ba a kwashe da dadi ba a wasu yakunana kasar da kuma tasoshin

Amurka ce babbar kanwa uwar gami a rikicin Rasha da Ukraine — China

Ya ce Amurka na son ganin bayan Ukraine ne ta hanyar yakin

An fara tattara sakamakon zaben shugaban kasar Kenya

Sakamakon share fagen zaben shugaban kasar Kenya na nuna cewa manyan ’yan takara biyu da ke fafutukar ganin sun gaji shugaba mai ci Uhuru Kenyatta, na

Ambaliya ta kashe mutum 9, wasu 7 sun bace a Koriya ta Kudu

An tafka mamakon ruwa na tsawon kwana uku, wanda ya haifar da ambaliyar ruwa a kasar.

Saudiyya ta ba da tallafin Dala miliyan 10 ga ’yan gudun hijirar Ukraine

Saudiyya ce kasa ta uku a duniya da ta fi ba da tallafi ga mabukata.