Kasashen Waje

Kasashen Waje

Mutum 7 sun mutu a artabu tsakanin sojojin Syria da dakarun Kurdawa

Rikicin na daga cikin mafi muni tun bayan kifar da tsohon shugaban ƙasar Syria, Bashar al-Assad.

Xi Jinping ya taya jagoran mulkin sojin Guinea murnar lashe zaɓe

Zaɓen dai ya gudana ne ba tare da manyan ‘yan adawa sun shiga takara ba, lamarin da ya janyo ce-ce-ku-ce a cikin ƙasar.

Ba za mu sassauta wa masu tayar da tarzoma ba — Iran

A shekarun baya-bayan nan, Iran ta sha fuskantar manyan zanga-zangar ƙasa baki ɗaya, musamman a 2022.

An gurfanar da Maduro a Kotun Amurka

A halin da ake ciki a Venezuela kuwa, an shirya rantsar da Delcy Rodríguez a matsayin shugabar riƙo.

Amurka ta tuhumi Shugaban Venezuela da matarsa kan safarar miyagun ƙwayoyi

Amurka ta ce za yi wa shugaban na Venezuela da matarsa shari’a a ƙasarta.