Kasashen Waje

Kasashen Waje

’Yan Sanda na binciken dalilin mutuwar matasa 21 a gidan giya a Afirka ta Kudu

’Yan Sanda na binciken wani gidan giya don gano musabbabin mutuwar wasu matasa 21 da suka je holewa da dare a kasar Afirka ta Kudu. Matasan da yawanci

An tsinci gawar mutum 46 da ke son tsallakawa Amurka ci-rani daga Mexico

Ana tunanin zafi ne ya kashe mutanen a cikin motar

‘Yan bindiga sun harbe mutum 8 a wajen radin suna a Burkina Faso

Wasu ‘yan bindiga sun kutsa kai harabar wani waje da gudanar da bikin radin suna a kauyen Sandiaba da ke lardin Koulpelogo na tsakiyar Gabashin

Amurka za ta ba Ukraine makamai masu linzami don kare kanta daga Rasha

Wata majiya ce ta tabbatar wa da AFP haka

Girgizar kasa: Taliban ta bukaci kasashe su sakar mata kudaden asusun ajiyarta

Taliban ta ce ceto rayuwar mutanenta ya fi komai muhimmanci a yanzu