Kasashen Waje

Kasashen Waje

Mun kashe ’Yan Najeriya 38 da ke taimakon Ukraine a yaki —Rasha

Har yanzu akwai ragowar ’yan Najeriya 12 da ke ci gaba da yaki a matsayin sojojin haya.

Ma’aikata sun yi zanga-zanga kan tsadar rayuwa a Landan

Sun koka cewa rabon da a yi musu karin albashi tun 2012

Rasha ta hana ’yan jaridar Birtaniya 29 shiga kasarta

Rasha ta zargi ’yan jaridar da kara rura wutar kyamar Rasha a tsakanin al’ummar Birtaniya.

Nada magoya bayan Al-Bashir a mulkin Sudan na ta da kura

Sama da mutum 100 ne aka kashe a watan Oktoban bara.

’Yan bindiga sun sace Dagaci da dansa a Bauchi

An sace Dagacin ne tare da dansa a daren Asabar