Kasashen Waje

Kasashen Waje

Kuri’ar yanke kauna: Boris Johnson ya tsallake rijiya da baya

Sai dai da alama tsugune ba ta kare masa ba

Elon Musk ya yi barazanar fasa sayen Twitter

Ya ce matukar ba a daddale bayanan ba, cinkin zai iya tashi

Musulmai na ci gaba da Allah-wadai da Indiya kan batanci ga Annabi

Masu kalaman dai mambobin jam’iyya mai mulkin kasar ne

Gobara ta kashe mutum 49 a Bangladesh, ta jikkata kusan 300

Daga cikin mutanen da suka mutu har da ‘yan kwana-kwana

An tashi baram-baram a taron Shugabannin ECOWAS da Buhari ya halarta a Ghana

Buhari ya ce duk wani matakin ladabtarwar da za’a dauka a tabbatar da cewar ba zai yi wa jama’ar kasar illa ba.