Kasashen Waje

Kasashen Waje

MDD ta la’anci harin da aka kai wa sojojin wanzar da zaman lafiya Mali

Mayaka masu ikirarin jihadi sun shafe kusan awa daya suna luguden wuta da bindigogi da rokoki a kan jerin gwanon motocin.

MDD ta jinjina wa Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya kan soke hukuncin kisa a kasarta

Yanzu dai kasar ita ce za ta kasance ta 24 a nahiyar Afirka da ta yi watsi da hukuncin

Tsadar rayuwa ta kai matakin intaha a Jamus

Jamus ta fuskanci tashin farashin da ya kai maki 7.9 cikin 100.

An tabbatar da mutuwar mutum 22 a hatsarin jirgi a kasar Nepal

Ma’aikata uku da fasinjoji 29 ne jirgin ke dauke da su a lokacin da ya yi hatsarin

Zaben Nijar: Kotun ECOWAS ta yi fatali da karar Mahamane Ousmane

Kotun ta tabbatar da Mohammed Bazoum a matsayin Shugaban Kasa Nijar