Kasashen Waje

Kasashen Waje

Gwamnatin Mali ta dakile yunkurin juyin mulki

An murkushe yunkurin saboda kwarewar hukumomin tsaro.

Za mu tura dakaru zuwa Somaliya —Joe Biden

Shugaba Biden ya janye matakin da tsohon Shugaba Donald Trump ya dauka.

Shugaban Kasar Nijar ya haramta wa ministoci karin aure

Shugaba Bazoum ya bukaci duk ministan da ke son kara aure ya sauka da mukaminsa

Hassan Sheikh Mohamud ya sake zama shugaban Somaliya

Shugaba Farmajo ya amince da shan kaye.

Gwamnatin Mali ta fice da G5 Sahel

Sojojin da ke mulkin Mali sun fice daga G5 Sahel duk kuwa da matsin da suke fuskanta daga kasashen waje