Kasashen Waje

Kasashen Waje

Tsananin yanayin zafi ya kashe mutum 25 a Indiya

Ana fama da zafi sama da digiri 40 a ma’aunin Celsius.

‘Yan ta’adda sun kashe dakaru 11 a Masar

Kanal Abdul Hafez ya ce tuni suka baza komarsu wajen neman ‘yan ta’addan.

Wani mutum ya kamu da cutar Kyandar Biri a Landan bayan ya ziyarci Najeriya

Ya kamu da cutar ne bayan balaguro zuwa Najeriya da ke Yammacin Afrika.

Ukraine: Kwamitin Sulhun MDD ya goyi bayan yunkurin zaman lafiya

Sai dai kuma a lokacin jawabin, kwamitin sulhun ya kauce wa amfani da kalmar ‘yaki’, ‘rikici’ ko ‘mamaya’.

Daukar hoto tsirara a gaban ‘bishiya mai tsarki’ ya jawo wa ’yan Rasha kora daga Indonesia

Indonesia dai ta ce za ta mayar da mutanen kasarsu